Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ez 14:16-19 Littafi Mai Tsarki (HAU)

16. ko da mutum uku ɗin nan suna cikinta, ni Ubangiji Allah na rantse da zatina, ba za su ceci 'ya'ya mata ko 'ya'ya maza ba, su ne kaɗai za su tsira, amma ƙasa za ta zama kufai.

17. “Idan kuwa na jawo wa ƙasar takobi, na ce bari takobi ya ratse ƙasar, har na kashe mata mutum duk da dabba,

18. ko da mutum uku ɗin nan suna cikinta, ni Ubangiji Allah na rantse da zatina, ba za su ceci 'ya'ya mata ko 'ya'ya maza ba, su kaɗai za su tsira.

19. Ko kuma na aika da annoba a ƙasar, na kashe mutum duk da dabba da fushina,

Karanta cikakken babi Ez 14