Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ez 12:19 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ka faɗa wa mutanen ƙasar, cewa ni Ubangiji Allah na ce mutanen Urushalima da suke a ƙasar Isra'ila za su ci abincinsu da razana, su sha ruwansu da tsoro, gama za a washe dukan abin da yake ƙasarsu saboda hargitsin dukan waɗanda suke zaune cikinta.

Karanta cikakken babi Ez 12

gani Ez 12:19 a cikin mahallin