19. Hakika matuƙar murnar da mugaye suke da ita ke nan,Yanzu waɗansu ne za su zo su gāje wurarensu.
20. “Amma daɗai Allah ba zai rabu da amintattu ba,Ba kuwa zai taɓa taimakon mugun mutum ba.
21. Zai sāke barinka ka yi dariya ka ƙyalƙyata kamar dā,Ka kuma yi sowa da murna matuƙa.
22. Amma zai sa maƙiyanka su sha kunya,Za a shafe gidajen mugaye.”