1. “Na yi alkawari da idanuna,Me zai sa in ƙyafaci budurwa?
2. Wane rabo zan samu daga wurin Allah a Sama?Wane gādo kuma zan samu daga wurin Mai Iko Dukka a can samaniya?
3. Yakan aika da masifa da lalacewaGa waɗanda suke aikata abin da ba daidai ba.
4. Allah ya san dukan abin da nake yi,Yana ƙididdige dukan takawata.