10. Ka la'anci daren nan da aka haife ni,Da ya jefa ni a baƙin ciki da wahala.
11. “Da ma na mutu tun a cikin cikin uwata,Ko kuwa da haihuwata in mutu.
12. Me ma ya sa uwata ta rungume ni a ƙirjinta,Ta shayar da ni kuma da mamanta?
13. Da a ce na mutu a lokacin, da yanzu ina huce,
14. Da ina ta barcina kamar sarakuna da masu mulkiWaɗanda suka sāke gina fādodi na dā,