Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ayu 19:1-5 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ayuba ya amsa.

2. “Me ya sa kuke azabta ni da maganganu?

3. A kowane lokaci kuna wulakanta ni,Ba kwa jin kunya yadda kuke zagina.

4. Da a ce ma na aikata abin da yake ba daidai ba ne,Da me ya cuce ku?

5. Tsammani kuke kun fi ni ne,Kuna ɗauka cewa wahalar da nake shaTa tabbatar ni mai laifi ne.

Karanta cikakken babi Ayu 19