Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ayu 15:23-27 Littafi Mai Tsarki (HAU)

23. Yana ta yawon neman abinci, yana ta cewa, ‘Ina yake?’Ya sani baƙin ciki ne yake jiransa a nan gaba. Kamar sarki mai iko,

24. Haka masifa take shirin fāɗa masa.

25. “Wannan shi ne ƙaddarar mutum,Wanda ya nuna wa Allah yatsa,Ya kuwa raina Mai Iko Dukka.

26. Wannan mutum mai girmankai ne, ɗan tawaye.

27. Ya ɗauki garkuwarsa kamar ɗan yaƙi,Ya ruga don ya yi yaƙi da Allah.

Karanta cikakken babi Ayu 15