Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Tar 6:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Sulemanu ya ce,“Ubangiji ya riga ya faɗa zai zauna a cikin girgije mai duhu.

2. Yanzu kuwa na gina maka ƙasaitaccen ɗaki,Na gina maka wurin da za ka zauna har abada.”

3. Sa'an nan sarki ya juya, ya dudduba, ya sa wa dukan taron jama'ar Isra'ila albarka, dukansu kuwa suka tsaya.

Karanta cikakken babi 2 Tar 6