Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 25:1 Littafi Mai Tsarki (HAU)

A shekara ta tara ta sarautar Zadakiya a kan rana ta goma ga watan goma, sai Nebukadnezzar Sarkin Babila, tare da sojojinsa, ya kawo wa Urushalima yaƙi. Suka kewaye ta da yaƙi, suka gina mata kagarai.

Karanta cikakken babi 2 Sar 25

gani 2 Sar 25:1 a cikin mahallin