Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 18:22 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Amma idan ka ce mini, ‘Ina dogara ga Ubangiji Allahnmu,’ to, ba masujadansa na kan tuddai da bagadansa ne Hezekiya ya rurrushe ba? Yana ce wa mutanen Yahuza da Urushalima, ‘Za ku yi sujada a gaban wannan bagade a Urushalima?’

Karanta cikakken babi 2 Sar 18

gani 2 Sar 18:22 a cikin mahallin