Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

1 Tar 17:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sarki Dawuda kuwa ya shiga alfarwa, ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Allah, mene kuma gidana da za ka yi mini haka?

Karanta cikakken babi 1 Tar 17

gani 1 Tar 17:16 a cikin mahallin