Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

1 Sam 17:15-17 Littafi Mai Tsarki (HAU)

15. Dawuda yakan koma Baitalami lokaci lokaci domin kiwon tumakin mahaifinsa.

16. Goliyat yana ta tsokanar Isra'ilawa safe da maraice, har kwana arba'in.

17. Wata rana ke nan, sai Yesse ya ce wa Dawuda, ɗansa, “Ka ɗauki wannan tumammen hatsi, da malmalar abinci goma, ka kai wa 'yan'uwanka da sauri a sansanin.

Karanta cikakken babi 1 Sam 17