7. Sai suka yi shawara, suka sayi filin maginin tukwane da kuɗin don makabartar baƙi.
8. Don haka, har ya zuwa yau, ana kiran filin nan filin jini.
9. Ta haka aka cika faɗar Annabi Irmiya cewa, “Sun ɗauki kuɗin azurfa talatin ɗin nan, wato, awalajar shi wannan da waɗansu Isra'ilawa suka yi wa kima,