Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mat 2:13 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Da suka tashi, sai ga wani mala'ikan Ubangiji ya bayyana ga Yusufu a mafarki, ya ce, “Tashi ka ɗauki ɗan yaron da mahaifiyarsa, ka gudu ƙasar Masar, ka zauna a can sai na faɗa maka, don Hirudus yana shirin binciko ɗan yaron yă hallaka shi.”

Karanta cikakken babi Mat 2

gani Mat 2:13 a cikin mahallin