Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mat 17:4 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ya Ubangiji, ya kyautu da muke nan wurin. In kana so, sai in kafa bukkoki uku a nan, ɗaya taka, ɗaya ta Musa, ɗaya kuma ta Iliya.”

Karanta cikakken babi Mat 17

gani Mat 17:4 a cikin mahallin