Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Luk 5:21 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai malaman Attaura da Farisiyawa suka fara wuswasi cewa, “Wane ne wannan da yake maganar saɓo? Wa yake iya gafarta zunubi banda Allah shi kaɗai?”

Karanta cikakken babi Luk 5

gani Luk 5:21 a cikin mahallin