Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Luk 2:27-31 Littafi Mai Tsarki (HAU)

27. Ruhu na iza shi, sai ya shiga Haikalin. Da iyayen suka shigo da ɗan yaron nan Yesu, su yi masa yadda ka'idar Shari'ar ta ce,

28. sai Saminu ya rungume shi, ya yi wa Allah godiya, ya ce,

29. “Yanzu kam, ya Mamallaki,Sai ka sallami bawanka lafiya,Bisa ga abin da ka faɗa,

30. Don na ga cetonka zahiri,

31. Da ka shirya a gaban kabilai duka,

Karanta cikakken babi Luk 2