Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Luk 18:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amma Yesu ya kira 'yan yara wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina, kada ku hana su. Ai, Mulkin Allah na irinsu ne.

Karanta cikakken babi Luk 18

gani Luk 18:16 a cikin mahallin