Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Luk 18:1-4 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ya kuma ba su wani misali cewa ya kamata kullum su yi addu'a, kada kuma su karai.

2. Ya ce, “A wani gari an yi wani alƙali marar tsoron Allah, marar kula da mutane.

3. A garin nan kuwa da wata wadda mijinta ya mutu, sai ta riƙa zuwa wurinsa, tana ce masa, ‘Ka shiga tsakanina da abokin gābana.’

4. Da fari ya ƙi, amma daga baya sai ya ce a ransa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane,

Karanta cikakken babi Luk 18