Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Luk 10:10-12 Littafi Mai Tsarki (HAU)

10. Amma duk garin da kuka shiga ba a yi na'am da ku ba, sai ku zaga kwararo kwararo, kuna cewa,

11. ‘Ko da ƙurar garinku da ta ɗafe a jikin ƙafafunmu ma, mun karkaɗe muku. Amma duk da haka ku sani Mulkin Allah ya kusato.’

12. Ina dai gaya muku, a ran nan, za a fi haƙurce wa Saduma a kan garin nan.”

Karanta cikakken babi Luk 10