Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

A.m. 7:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Sai babban firist ya ce, “Ashe, haka ne?”

2. Sai Istifanas ya ce, “Ya ku 'yan'uwa da shugabanni, ku saurare ni. Allah Maɗaukaki ya bayyana ga kakanmu Ibrahim, sa'ad da yake ƙasar Bagadaza, tun bai zauna a Haran ba,

3. ya ce masa, ‘Tashi daga ƙasarku, daga kuma cikin 'yan'uwanka, ka je ƙasar da zan nuna maka.’

Karanta cikakken babi A.m. 7